Man City ta lashe gasar FA Cup bayan ta doke Man United 2-1


Manchester City ta doke abokiya4 burmin ta, Manchester United 2-1 a wasan ƙarshe na gasar FA Cup na Birtaniya a yau Asabar.

Ilkay Gundogan ne ya jefa wa Man City duka kwallaye biyun, inda Brune Fernandez ya farko daya ta bugun fenareti a wasan da aka kara a filin wasa na Wimbledon.

Man City ce ta lashe gasar Premier League ta bana, inda yanzu haka za ta kara a wasan ƙarshe na gasar zakarun turai da Inter Milan a ranar 9 ga watan Yuni.

Idan ta kashe gasar zakarun turai, ya zama Man City ta kashe gasanni uku riga a kakar wasanni daya, kamar yadda Man United ta taba yi a 1999.
Previous Post Next Post