Matashin dan kasuwar ya shiga damuwa bayan da wasu abokan kasuwancinsa suka damfare shi kayan da ya saya da kudaden rance.
An tsinci gawar wani dan kasuwa mai shekaru 35 a duniya da ake zargin ya rataye kansa a wani daki da ke unguwar Sharada a Kano.
An gano gawar matashin dan kasuwar ce da wasikar da ya rubuta cewa: “A yi hakuri. Amma sauran ba sai na bayyana ba.”
Post a Comment